Hukumar EFCC Ta Ayyana Neman Minista a Mulkin Buhari, Sadiya Farouq Ruwa a Jallo

Hukumar EFCC Ta Ayyana Neman Minista a Mulkin Buhari, Sadiya Farouq Ruwa a Jallo

Abuja, Nigeria - Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta ayyana tsohuwar Ministar Harkokin Jin Ƙai da Yaki da Talauci, Hajiya Sadiya Umar Farouq, a matsayin wadda ake nema ruwa a jallo.

Hukumar EFCC ta ayyana neman Sadiya Farouk ruwa a jallo ne zargin amfani da ofis ba daidai ba da karkatar da kuɗaɗen gwamnati.

Sadiya Umar Farouq.
Tsohuwar Ministar Harkokin Jin Kai ta Najeriya, Sadiya Umar Farouq a ofis Hoto: Sadiya Umar Farouq
Source: Twitter

Hakan na kunshe ne a wata sanarwa da hukumar EFCC ta wallafa a shafinta na Instagram yau Asabar, 9 ga watan Mayu, 2026.

Karim bayani na nan tafe ..

Asali: Legit.ng

Authors:
Ahmad Yusuf avatar

Ahmad Yusuf (Hausa editor) Ahmad Yusuf ma'aikacin jaridar Legit.ng sashin Hausa ya fara aiki a 2021, ya kware wajen kawo labarai da rahotanni da suka shafi siyasa da al'amuran yau da kullum. Matashin ɗan jaridar ya koyi Lissafi a digirinsa na farko a Jami'ar Kimiyya da Fasaha da ke Wudil, Kano (KUST) ya kuma samu shaidar kwarewa a fannin aikin jaridar zamani daga Reuters a 2022. Kafin fara aiki da Legit Ahmad ya yi aiki da jaridu da dama na turanci da Hausa tun 2012. Mail: ahmad.yusuf@corp.legit.ng 07032379262