Hukumar EFCC Ta Ayyana Neman Minista a Mulkin Buhari, Sadiya Farouq Ruwa a Jallo
1 - tsawon mintuna
Abuja, Nigeria - Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta ayyana tsohuwar Ministar Harkokin Jin Ƙai da Yaki da Talauci, Hajiya Sadiya Umar Farouq, a matsayin wadda ake nema ruwa a jallo.
Hukumar EFCC ta ayyana neman Sadiya Farouk ruwa a jallo ne zargin amfani da ofis ba daidai ba da karkatar da kuɗaɗen gwamnati.

Source: Twitter
Hakan na kunshe ne a wata sanarwa da hukumar EFCC ta wallafa a shafinta na Instagram yau Asabar, 9 ga watan Mayu, 2026.
Karim bayani na nan tafe ..
Asali: Legit.ng