Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
Wani Mai gidan haya ya na rigima da PDP bayan Jam’iyyar ta gagara biyansa tulin kudin hayan sakatariyar da ta yi wanda ya taru har ya haura N100m a Bayelsa.
Tabbas sashe na 4 cikin kundin tsarin mulkin kasa da aka yi wa kwaskwarima tun a shekarar 1999, ya rataya wa ‘yan majalisun tarayya nauyin gabatar da kudirori.
Gidan fitaccen hamshakin mai arziki, Sir James Dyson zai iya samarwa mutum 18,000 matsuguni ba tare da sun takura ba. Hamshakin mai kudin mai shekaru 73 duniya.
Wasu miyagu a ranar Lahadi sun tsinkayi gidan Azubuike Ekwegbalu, babban mataimaki na musamman ga Gwamna Willie Obiano a kan tsaro, inda suka soka masa wuka.
Gwamnan Ishaku Darius na jihar Taraba ya sallami Alhaji Hassan Mijinyawa, babban sakataren yada labaransa. Ya sallamesa be a ranar Asabar inda ya maye gurbinsa.
Yanzu kusan watanni shida kenan bayan bullar cutar korona karo na farko a Najeriya cutar mai toshe kafofin numfashi ta yadu a jihohi 36 na kasar da kuma Abuja.
Kuanum ya fadi hakan yayin yabawa dabarar hadin gwiwa da shugaban hafsan sojin kasa, Tukur Buratai da takwaransa na sojin sama, Abubakar Sadique suka kaddamar.
Waiwaye adon tafiya, a shekarar 2015, tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya taba jinjinawa marigayi Buruji Kashamu a kan ayyukan alkhairinsa kafin su bata.
An kwantanta matar da mace mafi muni a duniya, sunanta Julia Pastrana. Ana kiranta da "bear woman" saboda na gano tana da alaka mai karfi da mutum da kuma biri.
Labarai
Samu kari