Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta fara neman Sadiya Umar Farouq, wacce ta rike kujerar ministar jin kai karkashin gwamnatin Marigayi Muhammadu Buhari.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta fara neman Sadiya Umar Farouq, wacce ta rike kujerar ministar jin kai karkashin gwamnatin Marigayi Muhammadu Buhari.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
Hukumar shirya jarabawar makarantun sakandare ta Najeriya, NECO, ta fitar da jadawalin jarrabawar shekarar 2020 da kaidojin rubuta jarrabawar da dalibai zasu bi
Shugaban kasan Najeriya, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa lamarin annobar Korona fa game duniya ce, kawai komawa ga Allah ne mafita daya tilo da ya rage mana.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ya sake rokon ‘yan Najeriya da su dai kara hakuri kan matsalolin rashin tsaro da kasar ke ci gaba da fuskanta a baya bayan nan.
Shugaban kasar jamhurriyar Rasha, Vladimir Putin, ya alanta samuwar rigakafin cutar Coronavirus na farko a duniya. Ya ce diyarsa na cikin mutanen farko da sukay
Shugaba Muhammadu Buhari a halin yanzu yana ganawa da wasu wakilan kungiyar gwamnonin Najeriya, NGF, da shugbannin hukumomin tsaron kasar a fadarsa da ke Abuja.
Tsohon mataimakin babban bankin Najeriya, CBN, Obadiah Mailafia ya ce wani tsohon dan bindiga ya fada musu wani gwamnan arewa ne kwamandan Boko Haram a Najeriya
Tsohon dan majalisa, Oluomo Segun Olulade, wanda ya wakilci mazabar Epe ta II, ya koma kasuwancin kwashe shara kamar yadda ya wallafa a shafinsa na Instagram.
Kotun daukaka kara ta dawo da jam'iyyun siyasa 22 da hukumar zabe mai zaman kanta ta kwace musu rijista, INEC za ta dangana kotun koli kan wannan hukuncin.
Rahotanni sun bayyana cewa sojojin kasar Nijar sun kashe wasu mutum hudu ‘yan kasar Libiya a kan hanyarsu ta zuwa Najeriya dauke da tarin makamai masu yawa.
Labarai
Samu kari