Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
Hukumar shari'a ta kasa ta amince da andin sabbin alkalai 6 na babban kotu a jihat Kano. Wannan na kunshe ne a wata takarda da kakakin hukumar ya fitar a jiya.
Wasu Gwamnonin Najeriya sun ce shugaba Buhari ya taimaka masu da aron kudi saboda rashin tsaro. Gwamnoni sun kai kokon bararsu gaban Shugaban kasa Buhari ta NGF
Shugaban Amurka Mista Donald Trump, ya yi wannan alkawari domin kara wa Najeriya kwarin gwiwar yaki da annobar korona kamar yadda jaridar The Cable ta ruwaito.
Gwamnan jihar Ondo mai ci a yanzu, Mista Oluwarotimi Akeredolu, shi ne marikin tutar jam’iyyar da ke neman sake samun nasarar riko da akalar jagorancin jihar.
A ranar Talata, 11 ga Agusta, gwamnatin jihar Jigawa ta fara rarraba kayayyakin jin kai ga marasa galihu 42,312 da ke fama da rauni a jihar don rage radadi.
Gwamnan jihar Filato Simon Bako Lalung, ya bayyana damuwa kwarai a yayin da hukumar NDLEA mai yaki da ta'ammali da fatauncin miyagun kwayoyi ta kone kayan maye.
An kama wata mata mai shekaru 32 a India bayan mijinta ya kashe kansa a kan ikirarin ba ta taba amince masa sunyi kwanciyar aure ba tun bayan daura musu aure.
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ya nada wata hukuma domin bincikar yanayin da aka bi domin siyar da kadarorin jihar Kwara karkashin wasu gwamnoni.
Hukumar takaita yacuwar Cututtuka a Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 423 a fadin Najeriya yau Talata.
Labarai
Samu kari