Yanzu-yanzu: Sabbin yan Najeriya 423 sun kamu da cutar Coronavirus
Hukumar takaita yacuwar Cututtuka a Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 423 a fadin Najeriya yau.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:20 na daren ranar Talata 11 ga Agusta, 2020.
A cikin sanarwar da NCDC ta a shafinta na Twitter, ta bayyana yadda wadanda suka kamu a jihohin Najeriya kamar haka:
Lagos-117
FCT-40
Ondo-35
Rivers-28
Osun-24
Benue-21
Abia-19
Ogun-19
Ebonyi-18
Delta-17
Kwara-17
Kaduna-15
Anambra-14
Ekiti-11
Kano-9
Imo-6
Gombe-4
Oyo-3
Taraba-3
Bauchi-1
Edo-1
Nasarawa-1
Jimilla kamuwa - 47,290
Jimillan waraka - 33,609
Jimillan wafati - 956
KU KARANTA: Muna roƙon 'yan Najeriya su ƙara haƙuri kan matsalar rashin tsaro - Buhari
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng