Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya sha alwashin mayar da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo zuwa gidan fursuna a kan manyan laifuka da ake zargi.
Hukumar DSS ta kama wani Mohammed Prince Momoh, 42, kan zarginsa da yin damfara da sunan wa shugaban ma'aikatan fadar Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari a Abuja.
Rikicin majalisar dokokin jihar Kaduna ta dakatad da mambobinta uku daga shiga majalisar har na tsawon watanni tara kan laifin kawo hargitsi majalisar watanni.
Gwamna Matawalle ya sanar da hakan ne ta bakin hadiminsa na musamman kan harkokin sadarwa, Alhaji Zailani Bappa kamar yadda jaridar Daily Nigerian ta ruwaito.
Shehu Sani ya shawarci Shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya zauna tare da tattaunawa da shugabannin Kaduna ta kudu saboda a kawo karshen zubar jini a yankin.
A ranar Litinin ne wata babbar kotun Shari'a da ke zamanta a Hausawa Filin Hockey da ke cikin birnin Kano ta zartar da hukuncin kisa a kan matashin mai shekaru
Bayan harin da aka kai wa Gwamna Zulum, wata kungiyar matasa ta bukaci Shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya mayar da shugabannin tsaro yankin arewa maso gabas.
Mu, 'yan siyasa, ya kamata a zarga a kan batun kalubalen rashin tsaro da ya ki karewa a tsakanin jama'armu. A bayyana take cewa wasu 'yan siyasa su na amfani da
Sharif Yahaya Aminu, wani mawaki ya riski kansa a tsaka mai wuya sakamakon yanke masa hukuncin kisa ta hanyar rataya da kotu tayi bayan ya yi wa Annabi batanci.
Labarai
Samu kari