Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Lauyoyin gwamnatin sun nuna wa babbar kotun tarayya bidiyon tambayoyin da aka yi wa wadanda ake tuhuma da hannu a kitsa kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
Shugaban ASUU na Jami'ar Fatakwal Austen Sado, ya bayyana mamaki kan yadda duk bayanan ma’aikatan gwamnatin Najeriya kacokan su ke a hannun wata kasar ta daban.
Wasu Ma’aikata sun bayyana a kotu a kan laifin satar dukiyar Gwamnati.Ana zargin Ma’aikata da laifin satar kudi ta manhajar nan ta IPPIS da gwamnati ta kawo.
Mun ji cewa tsohon Minista Fani-Kayode ya bada sharadin ficewa daga tafiyar PDP. Ya ce idan aka karbe PDP daga hannun Gwamna Ben Ayade zai bar ta gaba daya.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta saka ranar 31 ga watan Oktoba a matsayin ranar yin zaben maye gurbi na 'yan majalisaun tarayya da na jihohi.
Shugaban kwamitin masu ba shugaban kasa shawara kan harkokin cin hanci da rashawa, Itse Sagay, ya tofa albarkacin bakinsa kan salon bincike da ake yi wa Magu.
Ana neman shiga tsakanin rikicin da ake yi tsakanin Hukumar FIRS da NIPOST. A nan ne aka ji cewa duk mako Najeriya ta na samun Naira Biliyan 3 daga haraji.
Hukumar shari'a ta kasa ta amince da andin sabbin alkalai 6 na babban kotu a jihat Kano. Wannan na kunshe ne a wata takarda da kakakin hukumar ya fitar a jiya.
Wasu Gwamnonin Najeriya sun ce shugaba Buhari ya taimaka masu da aron kudi saboda rashin tsaro. Gwamnoni sun kai kokon bararsu gaban Shugaban kasa Buhari ta NGF
Shugaban Amurka Mista Donald Trump, ya yi wannan alkawari domin kara wa Najeriya kwarin gwiwar yaki da annobar korona kamar yadda jaridar The Cable ta ruwaito.
Labarai
Samu kari