Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Lauyoyin gwamnatin sun nuna wa babbar kotun tarayya bidiyon tambayoyin da aka yi wa wadanda ake tuhuma da hannu a kitsa kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
A ranar Litinin ne kafafen yada labarai su ka wallafa labarin cewa tsohon mataimakin gwamnan babban bankin kasa (CBN), Ubadiah Mailafia, ya bayyana zargin cewa
Rikici da rudani sun barke a babbar kasuwar Ophoke-Abba, da ke Kpiri-Kpiri a Abakaliki, babban birnin jihar Ebonyi a ranar Litinin da yammaci, cewar The Nation.
Hukumar tsaron farin kaya DSS ta sammaci tsohon mataimakin gwamnan bankin CBN, Obadiah Mailafiya, kan jawabin da yayi inda ya bayyana cewa wani gwamnan Arewa.
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya sake jaddada kyakkyawar alakar da ke tsakaninsa da matasa da kasancewa garkuwar kare martabarsu.
Wani fitaccen lauya mai suna Liborous Oshoma, ya jajanta halin da 'yan sandan Najeriya ke ciki a yayin da ya wallafa munanan hotunan halin da barikinsu ke ciki.
Wani magidanci ya ce zai maka uwargidarsa a gaban kotu saboda leken asiri da ta kwashe tsawon lokaci tana yi masa ta manhajar sadarwar WhatsAPP a Saudiyya.
Bayan kammala taronsa da shugabannin hukumomin tsaro, Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Talata 11 ga watan Agusta ya nada Adamu Adaji a matsayin shugaban NBC.
Jami'an tsaron asirin dake tsaron fadar shugaban kasan Amurka, White House, sun dauke shugaban kasar, Donald Trump, daga dakin taro sakamakon harbe-harben.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya kwatanta mayakan Boko Haram da ke yankin arewa maso gabashin kasar a matsayin mayunwata da ke neman abinci da za su ci.
Labarai
Samu kari