Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Rahoton kididdigar GDP na watanni shida na shekarar 2020 ya nuna cewa tattalin arzikin ya karye ne saboda matsalolin tattalin arziki na cikin gida da wajen kasa
Shugaban kasar Brazil, Jair Bolsonaro a ranar Lahadi ya yi barazanar yiwa wani dan jarida mahangulba a baki. Dan jaridar O Globo ya tambayi shugaban kasar akan
A kalla mutum uku ne suka shiga hannun rundunar 'yan sandan jihar Kogi sakamakon zarginsu da ake da kashe matar babban limamin yankin Stereo, Yemisi Baderu.
Gwamna Aminu Tambuwal, ya fara tuntuba da neman shawarwarin tsayawa takarar shugaban kasa a 2023. Tambuwal na son tsayawa takarar ne karkashin jam'iyyar PDP
Kungiyar malaman jami'a masu koyarwa (ASUU), ta jaddada cewa za ta ci gaba da yajin aikinta har ai gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa ta cika alkawurransu.
Kwamishinan kiwon lafiya na jihar Lagos, Farfesa Akin Abayomi, ya kamu da cutar mashako, wato COVID-19. Kwamishinan wata labarai da tsare tsare na jihar, Gbenga
Shugaban hukumar zaben ya ce 'yan takarar jam'iyyar APC sun lashe zaben ba tare da hamayya ba, saboda APC ce kawai ta yi zaben kananan hukumomin. Haka zalika
Rundunar 'yan sandan jihar Ribas ta bayyana sufeton ta da take zargin sojoji sun kashe da duka a jihar. Jami'in hulda da jama'a na hukumar 'yan sandan jihar...
Tsohon kakakin majalisar wakilai, Yakubu Dogara, ya musanta rade-radin da ke yawo na cewa yana hangen fitowa takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2023.
Labarai
Samu kari