Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Dandazon jama'a sun yi turuwa a manyan hanyoyin Kaduna domin yi wa dakatacen Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi maraba da zuwa jihar karo na farko bayan tsige shi.
Shahararren makashi, Sunday Shodipe wanda ya tsere daga hannun 'yan sanda a jihar Oyo ya sake shiga hannu bayan rundunar ta kaddamar da nemansa ruwa a jallo.
Tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya sauka a jihar Kaduna bayan sama da watanni biyar da ya kwashe a jihar Legas bayan tube rawaninsa da Gwamna Ganduje.
Labari da muke samu ya nuna cewar Mallam Mamman Daura ya zanta da shugaban kasa Muhammadu Buhari ta wayar tarho daga inda ya killace kansa a birnin Landan.
Wani jirgin daukar kaya na Majalisar Dinkin Duniya ya yi hatsari bayan ya dauko albashin ma'aikata a kasar Sudan ta Kudu, mutum takwas cikin tara sun mutu.
'Yan Najeriya sun nuna rashin jin dadinsu a kan kira da Aisha Muhammadu Buhari ta yi na neman a inganta asibitocin kasar bayan dawowarta daga jinya a Dubai.
Mazauna kauyen Agwete da ke garin Kakamega na kasar Kenya a ranar Juma'a da safe sun kama wasu matasa biyu a yayin da suke luwadi, shafin Linda Ikeji ya rubuta.
A bidiyon mai cike da al'ajabi da abun mamaki, an ga faston yana tada wata mata da ta mutu a cikin cocinsa, inda ta mike garas bayan mutuwarta, shafin Linda.
Jami'an 'yan sanda a Ogun sun kama wani matashi mai suna Adeniyi Muhammed bayan zarginsa da satar wasu dan kamfai na mata da aka yi amfani dasu har guda 14.
Labarai
Samu kari