Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Kimanin manoma 3,383 da suka karbi bashin N364 million daga bankin kasa CBN domin noman rani da damina tsakanin 2018 da 2019 a jihar Taraba sun yi batan dabo.
Wanna hukuma tana mai yabawa gwamnatin tarayya a kokarinta na ganin cewa ta biya dukkan basukan hakkokin ma'aikatan da suka yi ritaya, sannan muna godiya ga ma
Shirin bayar da tallafin na daga cikin tsarin kamfanin 'Facebook' na rabawa kananan 'yan kasuwa 30,000 a kasashen duniya fiye da 30 tallafin dalar Amurka $100m
Zaman sulhun dake gudana tsakanin shugabannin kasashen yankin Afrika ta yamma ECOWAS da Sojojin kasar Mali ranar Litinin ya kare a baran-baran, PUNCH ta ruwaito
A cikin kokarin kwamitin sasanci na riko kwarya na jam'iyyar APC wanda ya samu jagorancin Gwamna Mai Mala Buni, ya samu nasarar sasanta rikici Sylva da Amaechi.
Hukumar arzikin man fetur DPR ta haramtawa masu mota amfani da wayoyin salula yayinda suka je sayan mai a gidajen sayar da mai domin kiyaye afkuwar gobara.
Kimanin sa'o'i 24 bayan ziyarar tsohon sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi, zuwa wajen Gwamna Nasir El-Rufa'i, Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar III.
Mun ji cewa wasu Jami’an DSS 2 da ‘Yan kungiyar IPOB 21 sun mutu a Enugu. Emma Poweful na IPOB ya ce sun rasa mutane 21 a harin da DSS su ka kai masu a jiya.
Har yanzu dai ana ta magana akan halin da ake ciki tsakanin Messi da kungiyarshi ta kwallon kafa ta Barcelona, yayin da ake ta kace-nace bisa rashin masaniya...
Labarai
Samu kari