Karin 'yan Najeriya 321 sun kamu da korona, jimilla 52,548

Karin 'yan Najeriya 321 sun kamu da korona, jimilla 52,548

Hukumar Dakile Yaduwar Cututtuka ta Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 321 a fadin Najeriya.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:45 na daren ranar Litinin 24 ga Agustan shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 321 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka:

Karin 'yan Najeriya 321 sun kamu da korona, jimilla 52,548
Karin 'yan Najeriya 321 sun kamu da korona, jimilla 52,548
Asali: Twitter

Lagos-98

FCT-34

Kaduna-30

Nasarawa-25

DUBA WANNAN: Hotuna: Jirgin saman da ya yi karo da katanga a Legas

Benue-21

Plateau-17

Rivers-15

Adamawa-11

Ogun-11

Enugu-9

Edo-8

Delta-7

Ekiti-7

Gombe-5

Ebonyi-4

Bayelsa-3

Kano-3

Ondo-3

Cross River-2

Imo-2

Kebbi-2

Niger-2

Abia-1

Bauchi-1

Jimillar wadanda suka kamu - 52,548

Jimillar wadanda suka warke - 39,257

Jimillar wadanda cutar ta kashe - 1004

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel