Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Za ku ji wanene Sultan, Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar III wanda ya ke rike da Jama'atu Nasril Islam, kungiyar NSCIA, Mun kawo maku takaitaccen tarihinsa.
Tsohon Darektan EFCC, Ayo Olowonihi ya sake yin galaba a Babban kotu da ke Abuja jiya. Olowonihi ya yi nasara a kan hukumar EFCC a shari’ar rage masa matsayi.
Wata kotun Majistare da ke garin Osogbo, a jihar Osun, a ranar Talata ta bukaci a tsare mata wata matar aure mai shekaru 44 a duniya mai suna Adetoro Olawuni.
A wata sanarwar da jam'iyyar ta fitar a yau Laraba, 26 ga watan Agusta, ta bakin mai magana da yawunta Kola Ologbondiyan, ta bayyana gwamna Seyi Makinde na...
Sarkin wanda yake shine Sarki na 11 a tarihin masarautar Bafut, ya hau kujerar mulki bayan mahaifinsa Sarki Achirimbi ya mutu a shekarar 1968, bayan ya zama...
Wani mutumi dan Najeriya wanda ke da shafin Twitter mai suna @AdesojiMinkail ya yiwa matarsa kyautar sabuwar mota. Kafin ya bata kyautar motar ya shigo da...
Fatima Ada Isiaku mata ce da ta fsukanci cin zarafi yayin da take da shekaru biyar kacal a duniya. Ta bayyana labarinta mai cike da al'ajabi a ranar Talata.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Talata ya bayyana bangarorin da gwamnatinsa za ta mayar da hankali a cikin shekarun da suke rage masa na mulkin kasar.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta damke wani magidanci mai suna Auwalu Kabaki, mazaunin kwatasa ta Mariri da ke karamar hukumar Kumbotso bayan rufe matarsa.
Labarai
Samu kari