Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Oyo sun goyi bayan Sanata Sharafadeen Alli ya yi takarar gwamna a 2027 maimakon ministan makashi da ya yi murabus, Bayo Adelabu
Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Oyo sun goyi bayan Sanata Sharafadeen Alli ya yi takarar gwamna a 2027 maimakon ministan makashi da ya yi murabus, Bayo Adelabu
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
An samu rahoton asarar akalla dala biliyan 12 a Nigeria, sakamakon rikicin manoma da makiyaya da ya mamaye sassa daban daban na kasar. Daraktan kungiyar sa kai
Mailafia ya ce ya jiye aikin ne a kashin kansa, da kuma nuna fushinsa kan kashe kashen Kudancin Kaduna. Idan za a iya tunawa, hukumar tsaro ta SSS, ta tuhumi M
Dakarun Sojin Najeriya karkashin atisayen Operation Sahel Sanity, sun damke yan bindiga akalla 150 kuma sun hallaka daya a jihar Zamfara, hukumar ta bayyana.
Babban makashin wanda aka fi saninsa da 'Spartan', an gano mabuyarsa ne a wani yanki na Iperu a jihar, inda kuma 'yan sanda suka samu nasarar kashe shi. Gwamnan
Mutumin mai suna Taoreed Alao, ya gamu da ajalinsa ne a kan titin sakatariya da ke Agodi, Ibadan, babban birnin jihar Oyo.Jami'in hulda da rundunar 'yan sanda n
Bayan kimanin shekaru 20, Lionel Messi ya shaida wa ƙungiyar Barcelona cewa yana son barin kungiyar. Kungiyar ta tabbatar a ranar Talata cewa ɗan wasan ɗan asal
Wani Fasto Adebayo Bamidele, ya roki kotun gargajiya da ke zama a Mapo, da ta raba aurensa na shekaru 17 da matarsa Felicia, saboda tana lalata masa harkoki.
Wani bawan Allah mai shekaru 50, Abdulhamid Muhammad ya mutu a cikin rijiya a kauyen Sha’iskawa da ke karamar hukumar Danbatta na jihar Kano a ranar Talata.
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce ya cika alkawarinshi na kawo karshen cutar shan inna a Najeriya. Ya bayyana hakan a taron sanar da karshen cutar a Najeriya.
Labarai
Samu kari