Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Mutumin na kasar Uganda wanda aka ambata a matsayin Ssalongo Moses Isabirye ya gudu ya bar matarsa da yara bakwai ciki harda jerin tagwaye uku, New Vision tace.
Masu taimako daga kasar Indiya sun tono wani yaro dan shekara hudu da rai daga cikin burbushin gini da ya danne shi tsawon kwana daya yana karkashi. Mutane...
Yadda makamai ke samuwa a jihar Zamfara ya samo asali ne daga yadda bakin hauren ke musayar makamai da zinaren da ake hakowa a jihar, Gwamna Bello Matawalle.
A kokarin da take na taimakawa al'ummar Najeriya, kamfanin motoci na Innoson dake Najeriya ya bayar da kyautar motoci guda uku ga hukumar 'yan sandan Najeriya..
Darakta Janar na hukumar daukar ma'aikata ta kasa, Mohammed Nasir Ladan Argungu, ya bayyana cewa ma'aikata 774,000 da za a dauka baza a sallame su ba bayan...
Za ku ji wanene Sultan, Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar III wanda ya ke rike da Jama'atu Nasril Islam, kungiyar NSCIA, Mun kawo maku takaitaccen tarihinsa.
Tsohon Darektan EFCC, Ayo Olowonihi ya sake yin galaba a Babban kotu da ke Abuja jiya. Olowonihi ya yi nasara a kan hukumar EFCC a shari’ar rage masa matsayi.
Wata kotun Majistare da ke garin Osogbo, a jihar Osun, a ranar Talata ta bukaci a tsare mata wata matar aure mai shekaru 44 a duniya mai suna Adetoro Olawuni.
A wata sanarwar da jam'iyyar ta fitar a yau Laraba, 26 ga watan Agusta, ta bakin mai magana da yawunta Kola Ologbondiyan, ta bayyana gwamna Seyi Makinde na...
Labarai
Samu kari