Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Masarautar jihar Kano ta dakatar da mai unguwan Sabon Gari, Alhaji Ya'u Muhammad a kan zarginsa da hannu wurin sayar wa wata mata yar asalin jihar Imo yara.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, a ranar Talata ya ziyarci Magumeri, hedkwatar karamar hukumar Magumeri ta jiharsa bayan harin 'yan mayaka Boko Haram.
Gwamnati ba ta yi karin kudin wuta ba, yadda ainihin lamarin ya ke shi ne kuwa kamfanoni sun ce za a daina kintatar abin da mutane za su biya duk wata da kai.
Jam'iyyar APC mai mulki, ta ce gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum na daya daga cikin shugabanni nagari masu bautawa jama'arsu da cigaban jihar.
Wasu malaman Makaranta na reshen CONUA sun fadawa Gwamnati za su koma aiki yanzu. Su kuma Malaman Jami’a na ASUU da ke yajin aiki su na nan dai a kan bakarsu.
Wani ma'aikacin jinya dan najeriya wanda mayakan ISWAP suka yi garkuwa da shi tun farkon shekarar 2020, ya samu tserowa daga hannun 'yan ta'addan Boko Haram.
A daidai lokacin da zaben gamnan jihar Edo ke karatowa, babbar jam'iyyar APC mai mulki tayi asarar daya daga cikin jigon jam'iyyar, inda ya canja sheka zuwa...
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta reshen jihar Kano (KANSIEC) ta ce tuni ta fara gabatar da shirye-shiryen zaben kananan hukumomi da za a gabatar a jihar...
Matar aure ta kama mijinta kiri-kiri yana lalata da mahaifiyarshi, inda ake tunanin kotu za ta yanke musu hukuncin shekara 20 a gidan yari saboda wannan mummuna
Labarai
Samu kari