Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Shin kana ko kina da burin shiga jami'ar Ahmadu Bello dake Zaria, a matsayin dalibin digiri ko na gaba da haka? Shin kana ko kina daga cikin daliban da suka...
Tsohon sarkin Kano da aka dakatar, Muhammad Sanusi Lamido II ya karyata rade-radin da ke yawo na cewa yana shirin komawa garin Azare da ke jihar Bauchi da zama.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya bayyana cewa gwamnatinsa ta kashe kudi har naira biliyan 3.4 wajen tillastawa da bayar da ilimi kyauta a jihar.
Jami'an 'yan sandan jihar Yobe sun tabbatar da cewa sun karba gawawwakin wasu mutum 3 da ake zargin masu garkuwa da mutane ne wadanda 'yan sa kai suka fatataka.
Mutum biyu daga cikin mabiyan Sheikh Ibrahim Zakzaky, sun rasa ransu sakamakon wani rikici da ya barke tsakanin jami'an 'yan sanda da su a Kaduna a jiya Lahadi.
Shin ka taba tunanin, jami'ar da tafi kowacce girma a Najeriya? Wannan rahoton zai bayyana maka duka abinda ya kamata ka sani game da jami'o'in da suka fi...
Wasu mutane da ake zargin barayi ne sun sace wata matar aure a kauyen Namne dake cikin karamar hukumar Gassol dake jihar Taraba a ranar Asabar, kwanaki hudu...
Sarkin Abaji kuma shugaban majalisar sarakuna babban birinin tarayya, Mai martaba, Alhaji Adamu Baba Yunusa, ya karba bakuncin Mai Martaba Sarkin Kano Aminu.
Wasu daga cikin jiga-jigan jam'iyyar APC sun fara zawarcin kujerar shugabancin jam'iyyar na kasa baki da daya tare da wasu mukamai na jam'iyyar kafin zaben.
Labarai
Samu kari