Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Duk mai sha'awa zai iya tsayawa takarar kujerar shugaban kasa, ba a mika takara zuwa wani bangare na kasa ba, sannan babu tsarin a kundin tsarin mulkin jam'iyya
Babban kwamandan HISBAH na ji ihar Kano, Sheikh Harun Ibn Sinah, ya sanar da freedom radiyo cewa lamarin ya ritsa da Malam Abdulmmumin yayin da ya ke kan hanyar
Dakarun rundunar Operation Sahel Sanity sun kashe 'yan bindiga biyu, sun damke 12 daga ciki tare da ceto wassu jama'a masu yawa da aka yi garkuwa da Katsina.
Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa a kyauta gwamnatin kasar China za ta gina jami'ar sufuri ta Daura, wacce za ta lashe $50m. Ya kuma sanar da ce
Shugaban cocin Redeemed Christian Church if God (RCCG) Fasto Enoch Adeboye ya gana da shugaban kasa Muhammadu Buhari a ofishinsa na fadar shugaban kasa a yau.
Sashen OEQA, na ma'aikatar ilimi ta jihar Lagos ya ce wannan kalandar bude makarantun ba ta fito daga ofishinsu ba. A makon da ya gabata ne a ka fara yada jita
Kwamishiniyar Shari'a a jihar Kaduna, Aisha Dikko, ta ce gwamnatin Kaduna bata da masaniyar inda Dadiyata ya ke. Dadiyata ya yi kaurin suna wajen sukar gwamnan
Hukumoni a ranara Litinin sun rufe hannu daya na babbar hanyar Kaduna zuwa Zaria, wacce ke kusa da ginin kasuwar duniya ta Kaduna bayan wani katon rami ya fada.
Idan mu ka shiga harkar ilmi, za mu ji gwamnatin Kano za ta gyara Makaranta 1 a kowace karamar hukuma 44. Ganduje ya ware N880m domin gyara makarantun jihar.
Labarai
Samu kari