Da duminsa: Sabbin yan Najeriya 143 sun kamu da cutar Korona yau

Da duminsa: Sabbin yan Najeriya 143 sun kamu da cutar Korona yau

Hukumar Dakile Yaduwar Cututtuka ta Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 143 a fadin Najeriya.

Kwana shida a jere yanzu jihar Plateau na zarce Legas da Abuja wajen yawan adadin sabbon wadanda suka kamu da cutar.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:na daren ranar Litinin 31 ga Agustan shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 143 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka:

Plateau-35

Kaduna-21

Lagos-19

FCT-13

Ebonyi-9

Adamawa-7

Enugu-7

Katsina-7

Edo-6

Kwara-5

Osun-3

Anambra-2

Kano-2

Niger-2

Ogun-2

Benue-1

Borno-1

Sokoto-1

Da duminsa: Sabbin yan Najeriya 143 sun kamu da cutar Korona yau
Hoto: NCDC
Asali: Facebook

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel