Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Ministan yada labarai da al'adu, Lai Mohammed, ya bayyana cewa farashin fetur a Najeriya har a yanzu shine mafi karanta a kasashen yammaci da tsakiyar Afrika.
Wani irin lamari mai cike da tashin hankali ya faru a ofishin 'yan sanda na Madeira dake Mthatha, cikin kasarAfrika ta Kudu, yayin da wani mutumi ya harbe...
Hausawa 2 mazauna Oyigbo a ƙaramar hukumar Oyigbo a Rivers ne suka riga mu gidan gaskiya sakamakon harin da wasu da ake zargin ƴan kungiyar IPOB suka kai..
Akwai 'yan Najeriya da yawan gaske, da ba wai iya kokari ne da su ba kawai, suna kuma samun kudi sosai da rayuwa mai kyau da sana'ar da suke yi. Wata mata...
Mayakan ta'addancin Boko Haram sun kashe farar hula goma a wani hari da suka kai wani kauyen da ke yankin arewa maso gabas, majiyoyin tsaro daga yankin suka ce.
Gwamnatin jihar Ogun ta sanar da ranar da dalibai zasu koma makarantan bayan watanni biyar da zama a gida sakamakon bullar cutar Korona a watan Maris 2020.
Hukumar Dakile Yaduwar Cututtuka ta Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 155 a fadin Najeriya yau Litinin.
Ko a kwanakin baya gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da cewa ta saka irin wadannan na'urori a cikin birnin Kaduna domin inganta tsaro da saukakawa jami'an tsaro
Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar III, ya magantu a kan lamarin kashe-kashe da ya ki cinyewa a yankin kudancin Kaduna, ya ce ya zama dole a dauki matakin gaggawa.
Labarai
Samu kari