Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Kwamishinan yan sandan Borno, Mohammed Ndatsu Aliyu ya yi umurnin hana al'umma gudanar da zanga-zanga a jihar da sunan gangami a kan karin farashin man fetur.
A yayin kutsen, sun yi awon gaba da akalla P100m (N7,900,700.00), inda suka tura kudaden a wani asusun banki daban. Sai dai, gaba daya 'yan Nigerian hudu, sun
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Talata, ya ce yakamata masu kudin Najeriya su yi wa mulkinsa adalci, saboda ya yi iyakar bakin kokarinsa wurin mulkarsu.
Kwamishinan ƴan sanda na jihar Gombe, Shehu Maikudi a ranar Litinin ya gabatar wa manema labarai wasu masu safarar mutane huɗu da ƙananan yara 12. Maikudi ya ce
Gwamnatin Najeriya a karkashin jagorancin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ta sanar da shirinta na mayar da hukumar bayar da shaidar katin dan kasa (NIMC) karka
Wasu 'yan daba 12 a ranar Litinin a yayin da ake ruwan sama sun kai wa 'yan sanda biyar hari a wata tashar mota da ke Okagwe a yankin Ohafia da ke jihar Abia.
Yan Najeriya da dama sun soki iyalan shugaban kasa Muhammadu Buhari a kan karya dokar babban bankin Najeriya (CBN) da na hukumar NCDC a wajen bikin Aisha Hanan.
Saidu, wanda babban manaja a PPRA, Victor Shidok, ya wakilta, ya ce PPRA za ta cigaba da sa-ido a kan farashin da 'yan kasuwa ke sayar da litar mai domin tabbat
Tsoffin malaman makarantun firamare tare da na kananan hukumomi a jihar Delta da suka yi murabus, sun fito zanga-zanga a ranar Talata, SaharaReporters tace.
Labarai
Samu kari