Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Wasu yan bindiga sun kashe mutum biyar, ciki harda wani basarake a garin Wereng da ke karamar hukumar Riyom a jihar Filato, a yau Talata, 6 ga watan Oktoba.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido kasar Najeriya ta cimma wasu nasarori a cikin shekaru sittin, to amma ya ce nasarorin ba su kai yadda ya kamata ba.
Hukumar hana Yaduwar Cututtuka ta Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 120 a fadin Najeriya ranar Litinin.
Shugaban PDP reshen jihar Edo, Tony Azegbiemi, yayi kira ga hukumar zabe ta kasa, INEC da ta gudanar da zabe wacce zata maya gibin kujeru 14 na majalissar, wacc
Abdulsalami Abubakar, ya yi kira ga yan siyasa da su tabbatar da zaman lafiya da zabe na gaskiya a jihar Ondo gabannin zaben gwamna da za a yi a ranar Asabar.
Muhammadu Buhari ya ce ‘Yan Majalisa su yi hakuri da dokokin da ya ke kai masu. Ana wannan zama ne domin karfafa dankon zumunci tsakanin Buhari da Majalisa.
Malaman makaranta a Najeriya sun samu babban moriya ta ranar malamai ta duniya bayan shugaban kasa ya bayyana sabbin matakan da zai inganta rayuwar malaman.
Wani Abdul dan Jos, jihar Plateau ya rada wa dan sa suna Buhari bayan yaji wani bakatsine ya sauya wa dansa suna daga Buhari.Shafin Linda Ikeji ya wallafa haka.
'Yan sandan jihar Adamawa sun damke wata matar aure da ake zargi da yi wa mijinta dukan da yayi ajalinta. Aishatu Umaru ta shiga hannun hukuma a ranar Alhamis.
Labarai
Samu kari