Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
A yanzu daliban da suke karatu a bangaren koyar da ilimi (NCE) za su samu aikin gwamnati da zaran sun kammala karatun su. Ministan ilimi, Alhaji Adamu Adamu
Wani bidiyon amaryar da ta tsere ranar aurenta bayan ta gano saurayin da zata aura yana tarayya da kawarta ya karade kafafen sada zumunta. Ya faru a ABuja.
An sallami shugaban kasar Amurka, Donald J Trump. daga asibitin Sojojin Walter Reed dake Bethesda inda yake jinya bayan kamuwarsa da cutar Coronavirus makon jiy
Dr Hakeem Baba-Ahmed, shugaban APC a jihar Kaduna, yace rigar auren Fatima Ribadu tayi hannun riga da koyarwar addini Musulunci da kuma al'adarta ta Fulani.
Ranar Asabar, 10 ga watan Oktoba, ne ranar da hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta tsayar domin gudanar da zaben gwamnan jihar Ondo, tsakanin APC da PDP.
An ceto ma'aikatan gwamnatin jihar Borno 5 da 'yan kungiyar ISWAP sukayi garkuwa dasu watan da ya gabata. Anyi garkuwa da ma'aikatan RRR dinne a watan Augusta.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga majalisar tarayyar kasar nan da ta tallafa wa mulkinsa wurin tsamo adadin mutum miliyan 100 a fadin kasar Najeriya.
Gwamnatin jihar Niger ta gano mutane 340 da suka riga suka mutu amma har yanzu ana biyansu albashi. Haka zalika, gwamnatin ta gano mutane 3,000 da suka kama ai
David Oyedepo, faston daya kirkiro Living Faith Church Worldwide wadda aka fi sani da Winners Chapel yace idan aka ce yayi takarar shugaban kasa ya ci baya ne.
Labarai
Samu kari