Yayinda aka samu sabbin kamuwa 120, ga jerin adadin masu cutar Korona jiha-jiha a fadin Najeriya

Yayinda aka samu sabbin kamuwa 120, ga jerin adadin masu cutar Korona jiha-jiha a fadin Najeriya

Hukumar hana Yaduwar Cututtuka ta Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 120 a fadin Najeriya.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:na daren ranar Litinin 5 ga watan Oktoba, shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta fitar, ta ce mutanen 120 sun fito daga jihohin Najeriya kamar haka: Rivers-65, FCT-12, Ogun-9, Katsina-8, Anambra-7, Bauchi-5, Oyo-5, Nasarawa-3, Kaduna-2, Kwara-1, Taraba-1, Imo-1, Delta-1

Yayinda aka samu sabbin kamuwa 120, ga jerin adadin masu cutar Korona jiha-jiha a fadin Najeriya
cREDIT: @ncdc
Asali: Twitter

KU KARANTA: Shugaban JIBWIS, Lau ya tabbatar da rasuwar Malam Ibrahim Damaturu

Kawo yanzu a duk fadin Najeriya, cutar ta harbi mutum 59,001, sai kuma mutum 50,542 da aka sallama daga cibiyoyin killace masu cutar bayan samun waraka, yayin da mutum 1112 suka riga mu gidan gaskiya.

Ga jerin adadin mutanen da suka rage masu dauke da kwayoyin cutar a kowace daya daga cikin jihohi 35 na Najeriya da cutar ta bulla:

Legas - 19,651

Abuja - 5,758

Filato - 3,497

Oyo - 3,273

Edo - 2,631

Ribas - 2,631

Kaduna - 2,446

Ogun - 1,892

Delta - 1,803

Kano - 1,738

Ondo - 1,635

Enugu - 1,289

Ebonyi - 1,042

Kwara - 1,045

Abia - 898

KARANTA NAN: Ku maye gibin kujerun yan majalisar APC jihar Edo - PDP ga INEC

Gombe - 883

Katsina - 892

Osun - 847

Borno - 745

Bauchi - 704

Imo - 577

Benuwe - 481

Nasarawa - 455

Bayelsa - 401

Jigawa - 325

Sakkwato - 162

Neja - 293

Akwa Ibom - 293

Adamawa - 248

Kebbi - 93

Zamfara - 79

Anambra - 245

Yobe - 76

Ekiti - 322

Taraba - 106

Kogi - 5,

Cross River - 87

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel