Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaban ƙaramar hukumar Nasarawa ya naɗa Fatima Naseer (Teemahcool) a matsayin jami’ar kula da mata bayan ta ba da haƙuri kan dambarwar bidiyon ɗaga kamfai.
Akalla mutane 24,000 sun yi ibadar Umarah tun lokacin da aka bude Mallacin Harama dake Makkah ranar Asabar, 3 ga watan Oktoba, 2020 kuma babu wanda ya kamu.
Rahotanni sun bayyana cewa ma su zanga-zanga sun yi ruwan duwatsu a kan jami'an 'yan sandan da ke kokarin hanasu cigaba da gudanar da tattakin da suka fara daga
Wasu manyan masu fada aji a kasar Najeriya sun yi ittifakin cewa Najeriya ta zama kamar mota maras matuki kuma duk mota mara mai juyata karo zata ci da bango.
Sufeta Janar Mohammed Adamu, ya yi Allah wadai da harin da masu zanga-zangar #ENDSARS suka kai wa 'yan sanda a Ughelli jihar Delta a ranar 8 ga watan Oktoba.
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya ce babu jihar da ta kai jiharsa yaki da rashawa a Najeriya saboda jihar kadai ke da hukumar mai karfi.
Bidiyon wata budurwa da saurayinta jami'in dan sanda ya harbe ta baki sannan ya tsere ya bar ta ya janyo hankulan mutane bayan an garzaya da ita asibiti a Legas
An ruwaito cewa Birma da abokan aikinsa sun kamo wasu da ake zargin masu safarar miyagun kwayoyi ne a Michika zasu kaisu Yola yayinda matasan suka kai musu hari
Kasafin kudin shugaba Buhari ya tabbatar da tafiyar kudin tallafin fetur a Najeriya domin alamu sun nuna gwamnati ba za ta lashe amai a kan karin da ta yi ba.
Wasu sabbin ma'aurata sunyi fice a dandalin sada zumunta bayan da hotunan daurin aurensu ya bazu a shafin yanar gizo a ranar bikin daurin aurensu tare da masoya
Labarai
Samu kari