Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Jama’atul Izalatul Bidi’a Waikamatul Sunnah za ta kafa jami’ar addini a Arewa. Wasu Gwamnoni da ‘Yan Majalisa sun taimaka da gudumuwar Miliyan 400 domin aikin.
Suleiman, wanda shi ma dagachi ne a kauyen Rafin Rogo, ya sanar da Daily Trust cewa; "wasu 'yan bindiga sun shiga gidan Sarki da misalin karfe 2:00 na safiyar
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya nuna adawa ga dandazon yan Najeriya suka yi na neman a ruguza rundunar SARS, ya ce hakan ba alheri bane a gare su.
Hukumar 'yan sandan Najeriya a ranar Lahadi, 11 ga watan oktoban 2020, ta ji koken jama'a inda sifeta janar na 'yan sandan Najeriya,Mohammed Adamu ya soke SARS.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya na Operation Sahel Sanity sun yi nasarar kakkabe yan ta’adda a yankin arewa maso yamma, sun kuma kwato makamai da ceto mutane.
Tsohon shugabannkasa Olusegun Obasanjo, ya bukaci 'yan Najeriya da su yi rayuwa tagari saboda su samu damar shiga aljanna bayan sun mutu an yi musu hisabi.
Abdullahi Ganduje ya dakatar da mashawarcinsa na musamman kan kafafen watsa labarai, Salihu Tanko Yakasai game da wasu 'maganganu masu kaushi da ya yi kan Shuga
Jami'an yan sanda sun tarwatsa dandazon masu zanga-zangar neman a ruguza rundunar yan sandan SARS da harsasai, ruwan zafi da barkonon tsohuwa a birnin Abuja.
Rotimi Akeredolu ya yi nassarar lasshe zaben gwamnoni na jihar Ondo. Akeredolu na jam'iyyar APC ya samu nassarar samun kuri'u 292,839 yayin da ya lallasa PDP.
Labarai
Samu kari