Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Mataimakin shugaban kasan Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo, yace hankalin gwamnatin tarayya na wurin matasan Najeriya. Gidan talabijin na Channel ya ruwaito.
NNN ta rahoto cewa za a tallafawa Manoma a Katsina da iri, takin zamani da kayan aiki. Manoman jihar Katsina za su samu tallafi musamman a harkar noman alkama.
Wasu daga cikin gwamnonin arewa, suna jin dadin ayyukan da SARS keyi kamar yadda shugaban kungiyar gwamnonin arewa, Simon Lalong na Filato ya bayyana hakan.
Ministan birnin tarayya Abuja, Malam Muhammad Musa Bello, ya haramta zanga-zanga birnin kuma ya yi hakan ne saboda matasan dake rajin kawo karshen zalunci.
Wasu batagari, da ake kyautata zaton yan daba ne dauke da makamai sun fatattaki masu zanga-zanga a kan halin da yankin arewacin kasar ke ciki a jihar Kano.
An shiga yanayi na tsadar kayan masarufi a jihar Lagas, sakamakon karanci da aka samu na wasu muhimman kayayyaki irn su kaji, masara, agushi, da dai sauransu.
'Yan bindiga sun sace matar wani Alhaji Mai Yadi Charanci da ɗan sa mai shekaru 3 a ƙaramar hukumar Charanci ta jihar Katsina. Mazauna garin sun ce lamarin ya
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa(INEC), Farfesa Mahmood Yakubu, a ranar Alhamis ya bayyana ranar 18 ga Fabrairu matsayin ranar zaben shugaban kasa.
Daga karshe, gwamnatin jihar Kaduna karkashin Gwamna Nasir Ahmad El-Rufai ta amince da bude makarantu a ranakun 18 da 19 ga watan Oktoba don ci gaba da karatu.
Labarai
Samu kari