Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Nakasa ba yana nufin karewar rayuwa ba, duk da konewar da Kechi Okwuchi ta yi sakamakon hatsarin jirgin sama bai hana ta ci gaba da yin harkokin rayuwarta ba.
A ranar Lahadi, Gwamnan jihar Ekiti kuma shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya, Dr Kayode Fayemi, yace hankalin takwarorinsa a tashe suke akan yunwa da damuwa.
Dakataccen shugaban EFCC, Ibrahim Magu yana zargin mai shari'a Ayo Salami, akan yada labarai akansa ba tare da saninsa ba. Jaridar Vanguard ta wallafa hakan.
Uwargidan Shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, ta kaddamar da sabon kamfen akan rashin tsaron dake kasar nan a shafinta na Twitter a ranar Lahadi.
A kalla mutum 4 ne suka rasa ransu sakamakon mugun hatsarin da suka hadu da shi yayin zanga-zangar EndSARS a Edo sannan wasu hudu sun samu wasuraunika miyagu.
A cikin wata sanarwa da hedikwatar tsaro ta fitar (DHQ), kanal Sagir Musa, kakakin rundunar soji ya ce kuskure a bayyana cewa an kaddamar da atisayen ne saboda
Wani babban tarihi na nahiyar Afrika da ba a iya mavewa da shi yana masaruatra Benin, gari mai matukar tarihi kuma har yanzu yana dauka hankalin jama'a da dama.
Hazikan sojojin Najeriya sun fafata da yan ta'adda a jihar Filato inda suka kashe mutum daya a cikinsu, sun kuma kwato makamai yayinda wasu suka tsere da rauni.
Bulaliyar majalisar dattawa, Orji Uzor Kalu, ya ce tsohon shugaban yankin yamma, Obafemi Awolowo, ya sanar da shi cewa ya ki aiki tare da shugaban kasan soja.
Labarai
Samu kari