Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Babban Malamin kuma shugaban Malamai na ƙungiyar Izala(JIBWIS),Sheik Sani Yahaya Jingir,yayi iƙirarin cewa zanga-zangar kawo ƙarshen sashe na musamman mai yaƙi
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Bauchi, Dahiru Tata, ya sanar da hakan lokacin da yake gabatar da shaidar nasarar zabe ga ciyamomi da kansiloli.
Gwamnatin tarayya ta ja kunnen masu zanga-zangar dakatar da SARS. Ministan labarai, Lai Mohammed ya fadi hakan ne a ranar Asabar, 17 ga watan Oktoban 2020 din.
Tunde Rahman, mai magana da yawun Bola Tinubu, shugaban jam'iyyar APC, yace babu gaskiya a zantukan da ke yawo na cewa yana daga cikin wadanda suka dauka nauyi.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shiga labule da Shugaban majalisar dattawa, Ahmed Lawan da kuma kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajaiamila kan zanga-zanga.
Shugaban arewa a Kudu, Alhaji Musa Saidu, ya bukaci 'yan kabilar Ibo da su manta da batun shugabancin kasa a 2023 idan suka kasa tabbatar da zaman lafiyar kasa.
Wasu mutane hudu a karkashin jagorancin wani mai suna Abdullahi Dogo sun shiga komar jami'an 'yan sandan jihar Neja bayan kamasu da kan mutumin da su ka tono ga
Gwamnan jihar Osun, Adegboyega Oyetola, ya bayyana cewa yan daban da suka kai wa ayarinsa hari a yayin zanga-zangar kawo kasrhen SARS, kashe shi suka so yi.
Wani dan sanda mai bayar da hannu a titi domin hana cunkoson ababen hawa a garin Calabar, ya sha karrama daga wajen matasa masu zanga-zanga saboda kwazonsa.
Labarai
Samu kari