Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Wani dan kasuwar Najeriya, Adamu Garba, a ranar Talata ya maka shugaban kamfani kuma mamaallakin Twitter, Jack Dorsey, a gaban wata kotun tarayya da ke Abuja.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kammala taron sirri da minsitan tsaro, Manjo Janar Bashir Magashi da shugaban ma'aikatan tsaro, Janar Gabriel Olonisakin.
A wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar ya fitar ranar Talata yace shugaban yan sandan ya kuma yi umarni da a tura yan sanda masu yawan gaske zuwa ga cib
Akalla mutum uku ake kyautata zaton an kashe tare da jikkata wasu da dama a Dutse Alhaji dake Abuja, yayin da ƴan banga ke ci gaba da barnata dukiyoyi a Abuja.
Wasu da ake zargin 'yan daba ne a zaga-zagar Edsars sun kona ofishin 'yan sanda da ke karamar hukumar Ifelodun na jihar Legas, a yau Talata, 20 ga wata Oktoba.
Rundunar soji ta Operation Whirl Stroke ta samu nasarar halaka wasu 'yan bindiga, kwato miyagun makamai da kuma wasu kwayoyi a jihar Benue da ke arewacin kasa.
Sufeta Janar na 'Yan sandan Najeriya Mohammed Adamu ya bada umurnin baza 'yan sandan kwantar da tarzoma a kasar don kare kayayyakin gwamnati da wasu ke bannatar
Gwamnatin jihar Ekiti ta bada umurin kulle dukkan makarantu masu zaman kansu da na gwamnati na tsawon mako daya sakamakon canza zanin da zanga-zangar #EndSARS.
Bayan saka dokar ta baci a jihar Legas na sa'o'i 24, an soke dukkan tashi ko saukar jiragen sama a fadin jihar. Zanga-zangar ta nakasa kaiwa da kawowa a jihar.
Labarai
Samu kari