Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Kungiyar ta fitar da jawabi ne bayan an zargi jami’an sojoji da bude wuta ga mutanen da su ka saba dokar ta-baci da kulle, su ka fita zanga-zanga a jihar Legas.
Gwamna Nyesome Wike na jihar Rivers ya bayyana cewa an saka dokar ta baci awa 24 a wasu daga cikin kananan hukumomin jihar saboda yadda ƴan tada kayar baya suke
Fatima Ganduje-Ajimobi ta yi wallafa da bayyana nadamarta da damuwarta inda tace ta yi dana-sanin taba goyon bayan shugabanni marasa hankali da kishin kasar su.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Mohammed Bello a ranar Laraba ya kira taron tsaro na gaggawa a kan zanga zangar EndSARS kamar yadda Daily Trust ta ruwaito
A ranar Litinin, sojoji su ka bada sanarwar gagarumar nasara a yakin ta’addanci a Chadi. Sama da ‘Yan ta’addan Boko Haram da ISWAP sun mika wuya kwanan nan.
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da nadin Sanata Oladipo Olusoga Odujinrin, MFR, a matsayin shugaban wucin gadi na hukumar kula da yaduwar kanjamau, NACA, na
Mataimakin shugaban kasann Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya nuna damuwarsa akan harbe-harben da aka yi a Lekki. Ya ce za a yi wa jama'a adalcin da ya dace.
Wasu matasa da ake zargin 'yan daba ne sun afka gidajen jama'a inda suka dinga ballesu a yankin Surulere da ke jihar Legas. Mazauna yankin sun tabbatar da haka.
Mazauna Oluku kusa da Benin, babban birnin jihar Edo sun kwace jirgin sama na 'yan sandan Najeriya bayan ya manta hanya yan sama ya sauka bisa kuskure a yankin.
Labarai
Samu kari