Gwamnatin Trump ta kama wani sojan Amurka mai suna Ken Van kan fitar da sirrin kama shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro a gidan caca kafin farmakin.
Gwamnatin Trump ta kama wani sojan Amurka mai suna Ken Van kan fitar da sirrin kama shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro a gidan caca kafin farmakin.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Cikin awowi 24 kacal, abinda ya fara daga zanga-zangan lumana na tsawon kwanaki 12 da suka gabata ya yi munin da yayi sanadiyar lalata ofishoshin gwamnati.
Ƙungiyar tuntuba da cigaban Arewa (ACF) a ranar Laraba ta yi gargaɗin cewa ya kamata shugabannin Najeriya sun sani ba za su cigaba da yin burus da matasa da ku
Sifeta janar na 'yan sandan Najeriya IGP Mohammed Adamu, ya bada umarnin janye dukkan 'yan sandan da ke tsaron lafiyar manyan mutane a fadin kasar Najeriya.
Wasu Yan majalisun tarayya sun nusar da shugaban kasa Muhammadu Buhari a kan ya dauki mataki a halin da ake ake ciki ta hanyar biyan bukatun masu zanga-zanga.
Wasu Yan bindiga sun hallaka akalla mutane 22 a garin Tungar Kwana dake karamar hukumar Talata-Mafara ta jihar Zamfara daren Talata, 20 ga watan Oktoba, 2020.
Dandazon masu zanga-zanga sun yi tururuwar fitowa domin cigaba da gudanar da zanga-zanga duk da sanarwa da gwamnan jihar, Hope Uzodinma, ya fitar da yammaci.
Bayan tabarbarewar harkokin tsaro sakamakon zanga-zangar rushe SARS, NECO sun dakatar da jarabawarsu da daliban ajin karshe na sakandare suke yi, ThisDay ta ce.
Wasu bata gari sun bankawa hedkwatar gidan jaridar The Nation, mallakin babban jigon APC, Asiwaju Bola Tinubu, wuta. Yanzu haka ginin kamfanin dake Matori.
Gwamnan jihar Filato ya yi taro da shugabannin gargajiya a gidan gwamnatin Filato don kawo karshen tarzomar da ta barke a jihar, Pemium Times ta wallafa hakan.
Labarai
Samu kari