Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Hukumar DSS ta tsare tare da titsiye wasu manyan hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ƙarar ɓata suna da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar a jihar Kano.
'Yan sanda sun samu nasarar damkar daya daga cikin fursunoni 1,993 da suka gudu daga gidan gyaran halin Oko da Benin, sakamakon kashe wani da yayi a garin Edo.
Fitaccen zakaran da wasan kwallon kafa na kungiyar Arsenal, Aubameyang ya yi sabon katafaren gida mai matukar kayatarwa a arewacin birnin London wanda ya hadu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya roki 'yan Najeriya da su yi koyi da kyawawan halayen annabi Muhammadu (SAW) ayinda yan kasar ke bikin Maulidi a yau Alhamis.
Ta tabbata cewa dai Gwamnatin kasar Amurka ta fito karara ta nuna ba ta goyon bayan Ngozi Okonjo-Iweala. Meye abin da ya jawo adawar Amurka ga Okonjo-Iweala?
Wani ɗan kasuwa mazaunin Legas mai suna Afeez Mojeed ya bayyana cewa mataimakin kwamishinan ƴan sanda, DCP, Abba Kyari ya tatsi naira miliyan 41 daga hannunsa.
Rundunar ƴan sanda ta jihar Kaduna cafke mutane 23 da ake zargi da satar kayan tallafin korona kamar yadda The Punch ta ruwaito. Rundunar ƴan sanda ta jihar Kad
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aike da muhimmin sako a yayin maulidi ga dukkan 'yan Najeriya. Ya bukacesu da su yi hakuri, juriya tare da kaunar junansu.
Wani rikici ya na ta ruruwa a masarautar Alade Idanre dake jihar Ondo akan wanda zai gaji Olusegun Akinbola, sarkin masarautar da ya rasu a ranar 16 ga Oktoba.
Gwamnatin tarayya a karkashin jagorancin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ta amince da ware makudan kuɗaɗe domin horar da matasa dubu ɗari biyar 500,000 sabbin
Labarai
Samu kari