Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Hukumar DSS ta tsare tare da titsiye wasu manyan hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ƙarar ɓata suna da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar a jihar Kano.
Wasu yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun kai hari Masallaci kuma sun sace mutane 17 a unguwar Gwargwada-Sabo dake garin Gadabuke.
'Yan sandan jihar Edo sun samu nasarar damkar 'yan gidan gyaran hali 10 da suka gudu daga gidan gyaran halin Benin. Sun kama su suna fashi da makami a garin.
A ranar Larabar nan ne Kotu ta ki bada damar cafko tsohuwar Minista Alison-Madueke daga Ingila. Alkali ta bukaci ganin hujjar kama Alison-Madueke kafin nan.
A taron da FEC tayi wanda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagoranta, ya amince da biyan Naira Biliyan 4.5 don samar da takardun jarabawa da kuma gyara titina.
Kungiyar yan kasuwa mai masu zaman kansu IPMAN, shiyar jihar Kano ta kwantar da hankalin mutane kan rahotannin cewa za'ayi wahalan mai sakamakon zanga-zanga.
Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya bayyana cewa makiyan Kasar nan suka lalata zanga zangar #endsars da nufin rushe kasar amma ba su cimma nasara ba..
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya saka labule tare da tsohon ministan tsaro, Janar T. Y. Danjuma mai ritaya, a fadar Shugaban kasa da ke Abuja a yau Laraba.
Hukumar shirya jarrabawar ta Yammacin Afirka (WAEC) ta ce ta dage fitar da sakamakon jarrabawar Samun Shaida Kammala Jarrabawa Manyan Makarantun Sakandare (WASS
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, yayi takaicin faruwar wani rikici da ya barke tsakanin Yarabawa da Hausawa a Fagba, wuraren Ifako-Ijaiye da ke jihar.
Labarai
Samu kari