Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
A ranar Alhamis ne wasu 'yan ta'adda da ake zargin 'yan daba ne sun yi musayar wuta da dakarun rundunar soji a kauyen Gidan Goga da ke yankin karamar hukumar Ma
Shahrarren Malamin addini kuma sakataren kungiyar Jama’atul Izalatul Bid’a WaIqamatus Sunnah, JIBWIS, Sheikh Kabir Haruna Gombe, ya yi rashin mahaifiyarsa.
Da ya ke magana a wani shirin gidan Talabijin din 'Arise' a ranar Alhamis, Kukasheka; birgediya janar mai ritaya, ya ce harsashin roba ba ya kisa, a saboda haka
Hukumar Kiyayye Haddura ta Kasa, FRSC, a ranar Alhamis ta tabbatar da rasuwar mutane 21 ciki har da yara 'yan makaranta sakamakon hatsarin mota a Mgbowo a karam
Gwamna Godwin Obaseki ya aika sakon taya murnar zagayowar ranar haihuwar fiyayyen halitta Annabi Muhammad Sallallahu Alaihi Wasallam ga Al'umman Musulmi a Edo.
Gwamnatin jihar Legas ta fara gurfanar da dukkan wadanda ake zargin ƴan daba ne da suka yi ɓarna a jihar bayan harbe-harben Lekki tollgate. A ƙalla mutane 520 d
Soyayya ruwan zuma dadi, hakan ce ta kasance ga wasu masoya biyu masu yiwa kasa hidima domin dai sun ci riba, inda saurayin ya nemi ta aure shi a bainar jama'a.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Femi Adesina, ya bayyana cewa ba talauci ta tunzura mutane wawushe runbunan abinci da shaguna ba a fadin tarayya, kwadayi ce,
Bayan kimanin watanni shida da sauke tsohon kwamishanan ayyukan jihar Kano, Muazu Magaji, kan murnar mutuwar marigayi Abba Kyari da yayi, an dawo da shi gwamnat
Labarai
Samu kari