Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
An saki ranakun buga wasannin fiddan gwanin gasar kasashen nahiyar Afrika AFCON tsakanin Najeriya da kasar Sierra Leone. Za'a buga ta farko a Najeriya a Edo.
Shahrarren dan wasan kasar Juventus Cristiano Ronaldo ta samu waraka daga muguwar cutar nan mai toshe numfashi watau Coronavirus, kungiyar ta tabbatar yau.'
Gwamnati ta kafa kungiyar bincike a kan kisan gillar da ake zargin sojoji sun yi wa masu zanga-zangar SARS da aka rushe, inda suka kai ziyara asibitin sojoji.
Gwamnan jihar Plateau, Simon Bako Lalong, a ranar Juma'a ta yi asarar bilyan 75 a sace-sacen da aka yi ranar Asabar da Lahadi sakamakon zanga-zangar #EndSARS.
Masu garkuwa da mutane a jihar Katsina sun kone kauyen Diskuru dake karamar hukumar Dandume ta jihar Katsina kurmus, yayinda suka hallaka akalla mutane 20.
Salamatu Abubakari wata mata ce 'yar Ghana mai yara 3, ta bayyana yadda tayi shekaru 20 tana aikin wankin mota kuma tana samun a amfanin rayuwa da kula da yara.
Wani mutum mai suna London Akan, ya bayyana yadda ya tatike akwatin bankinsa wurin biyawa wata budurwa Naira 432,000 da ta kashe a wata mashaya, The Nation.
Daga cikin mutanen 157 da aka kama akwai wadanda ake zargi da aikata fashi, satar shanu, fyade, garkuwa da mutane da kuma wadanda suka barnata kayan hukuma da
Mai bada shawara ga gwamna Ganduje kan kafafen yada labarai, Salihu Tanko Yakassai, ya bayyana cewa maigidansa ne jagoran yaki da cin hanci da rashawa a Najeriy
Labarai
Samu kari