Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Akalla dakuna 16 a gidan daliban kwalegin horon malaman jinya da unguzoma ta jihar Kano sun kone kurmus sakamakon gobara. Gobarar ta fara ci ne lokacin Magariba
Babban sifetan ƴan sandan Najeriya, IGP, Mohammed Adamu a ranar Juma'a ya faɗa wa jami'an rundunar su kare kansu idan aka kai musu hari a gari. Shugaban ƴan san
Wasu yan bindiga a ranar Alhamis sun kai hari garin Gidan Goga dake karamar Maradun na jihar Zamfara, inda mutane da zama suka rasa rayukansu, cewar Daily Trust
Rundunar yan sandan Najeriya ta musanta zargin da kungiyar Amnesty International ta yi na cewa jami'an 'yan sandan kasar sun harbi masu zanga-zangar lumana.
Wani jami'in tsaro, jami'an sintiri hudu da wasu mutane da ba a san adadin su ba sun rasa rayukansu ranar Alhamis yayin da yan bindiga suka kai hari a Diskiru.
Matashi kuma Shugaban Kungiyar Masoya Buhari, Alhaji Mustapha Salisu Panandas ya caccaki Ministar Ma 'aikatar Jinkai da Cigaban Al'umma, Hajiya Sadiya Farouq.
Zanga-zangar lumunar da aka fara a wasu jihohin ta canza salo, ta koma rikici. Shugaban kasa ya ba Ministoci umarni su je gida su duba wannan lamarin #EndSARS.
Ƴar majalisar mai wakiltar mazaɓar Amuwo Odofin ta 1 a Jihar Legas, Mojisola Alli-Macaulay ta ce mafi yawancin matasan Najeriya cikin mayen ƙwayoyi suke a kullu
Rundunar sojojin Najeriya tace jami'anta su kashe yan ta'adda 22 lokacin da mayakan kungiyar Boko Haram suka kai hari sansanin sojoji da ke Damboa, Jihar Borno
Labarai
Samu kari