Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin wa'adin watanni shida ga babban kwanturola janar na hukumar Kwastam ta Najeriya, Adewale Adeniyi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin wa'adin watanni shida ga babban kwanturola janar na hukumar Kwastam ta Najeriya, Adewale Adeniyi.
Sheikh Alkali Abubakar Salihu Zaria ya tsoma baki kan dambarwar mawaki Dauda Kahutu Rarara da David Adeleke da aka fi sani da Davido kan rashin tsaro.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwoolu, a ranar Alhamis ya bada milyan goma ga kowanne cikin matan jami'an yan sanda shida da aka kashe yayin zanga-zangan EndS.
Da alamun mutane sun fara sakin jiki kan lamarin annobar Korona duk da cewa daruruwan yan Najeriya na sake kamuwa da cutar kulli yaumin musamman a Arewaci.
Dakarun Sojoji sun bayyana matsayarsu game da dauko hayar Sojojin gona wajen yakin Boko Haram. Sannan Sojojin Najeriya sun maida wa Gwamnonin Jihohi raddi.
Majalisar Wakilai ta yi karin haske game da hallarar Shugaban kasa gaban ta. Taron APC shi ne abin da zai hana Buhari zuwa Majalisa a farkon mako mai zuwa.
A jiya mu ke jin cewa EFCC ta bukaci a daga shari’a zuwa 2021 bayan ta gaza kamo Diezani Alison-Madueke. Tun 2015 Alison-Madueke ta bar Najeriya, har yau shiru.
Malam Yusuf, wanda ya bayyana a gidan jaridar ARISE, ya ce a wasu lokutan, gwamnonin jihohin suna siyawa ƴan bindigar Shanu, sannan su basu kuɗi a matsayin hany
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani, a ranar Alhamis, ya caccaki shugaban rundunar sojin kasa, Lt. Janar Tukur Buratai, akan maganar ta'addanci.
Wani Smart Odojie Ofagba, wanda 'yan sanda sukayi sanadiyyar kisan mahaifinsa, Samuel Udojie Ofagba, kawunsa, Abulimen Ofgba da leburan mahaifinsa, Kinsley.
Iyalan kowanne cikin manoma 48 da aka kashe a gonan shinkafa a jihar Borno sun samu kudi N600,000 daga hannun gwamnatin jihar Borno da kayan buhunan abinci.
Labarai
Samu kari