Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Gwamnatin Amurka ta ce rashin tsaro ya karu a Najeriya, za ta kwashe jami'anta a Abuja. Bayan turo sojoji ta yi gargadi kan zuwa wasu jihohin Najeriya.
Rashin 'yan sanda da sauran jami'an tsaro yasa mutane sun shiga tsaka mai wuya a titunan Najeriya, inda 'yan ta'adda suka samu dama suna cin karen babu babbaka.
Wata dirarriyar budurwa, 'yar Najeriya tace tana cin dariya idan taji mutane na cewa mata masu kiba sunfi dadin dumama gado amma ba aure ba,budurwar ta wallafa.
Kamfanin Dangote da zai ba mutane har 240, 000 aiki ya kusa soma tashi aiki. Annobar COVID-19 ya sa aikin ya samu cikas, da tuni an kammala wadannan ayyukan.
A jiya ne CNG ta kushe taron da NGF sukayi a Kaduna, tace maimakon taron ya karkata matsalolin arewa kamar harkokin tsaro, rikicikin matasa, rashin ayyukan yi.
Trump ya kawo Jihohi 23, Biden ya kawo 23, saura sakamako 5. Unda ake jiran a kammala kidaya su ne: Georgia, Nevada, North Carolina, Pennsylvania da Alaska.
Kanye West ya samu kuri’u 60, 000 a zaben Shugaban kasar Amurka. Mawakin ya nuna cewa zai sake jarraba sa’arsa da kyau a zaben 2024 tun da bai dace ba a yanzu.
Hukumar tace fina finai ta Jihar Kano ta sake kama mashahurin Mawaki Naziru M Ahmad, wanda aka fi sani da sani da Sarkin Waka. Mawakin, wanda sarkin Kano Sunusi
Mai magana da yawun ƙungiyar CNG, Abdul'azeez Suleiman, ne ya faɗi hakan yayin taro da manema labarai, inda ya bayyana cewa an bauɗe hanya gava ɗaya daga inda
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi barazanar shigar da kungiyar malaman jami'ar Najeriya, ASUU, kara a kotu kan yajin aikin da ta ke yi da ya ki ci yaki cinye wa
Labarai
Samu kari