Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Daga karshe dai katin auren dan gwamnan Jihar Kaduna Bashir El-Rufai da Halima Nwakaego Kazaure ya fito. Za a daura auren ne a ranar Asabar 21 ga watan Nuwamba
Sifeta janar na 'yan sanda, Mohammed Adamu, yace babbar matsalar da jami'an tsaro suke fuskanta wurin yin aiki shine yadda 'yan Najeriya su ka yanke tsammani.
Gwamnan Jihar Rivers Nyesome Wike ya ce wani gwamnan guda daya daga jam'iyyar PDP zai sake ficewa daga jam'iyyar ya koma wata kamar yadda Channels Television ta
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Kano ta ƙwamushe wani saurayi mai shekaru 24 bisa zargin aikita laifin kisa da garkuwa da wata yariya ƴar shekara takwas, a cewa
A Katsina, ‘Yan bindiga suna neman N100m a kan Jami’an ‘Yan Sanda 6 da su ka sace. Abin da Iyalan wadannan Jami’an tsaro za su tattaro ba zai iya wuce N3m ba.
Wasu da ake zargin makasa ne sun kashe tsohon manajan kamfanin man fetur na Najeriya (NNPC), Gregory Duruiheakor ta hanyar harbinsa a kirji a gidansa da ke Imo.
Tsohon sarkin Kano, Mallam Muhammadu Sanusi II ya ziyarci sarkin Zazzau, Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli domin taya shi murnar nadinsa da mallaka masa sandar girma.
Jami'an sintirin jihar Kaduna (KADVIS) sun gamu da ajalinsu yayin arangama da yan bindiga a karamar hukumar Chikun, da yammacin Talata, a cewar wani jami'i.
Bashir El-Rufai, ɗan gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai ya ce 'ya gwammace a datse masa kai a maimakon ya nemi afuwa' game da hotonsa da amaryarsa Halima Nwakaego Ka
Labarai
Samu kari