Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Wata kyakyawar amarya ta hana angonta ya sumbace ta a yayinda suke daukar hounan aurensu don saboda kawai ta yi kwalliya kuma bata so ya lalata mata fuska.
A wani jawabin maida martani da mai magana da yawun rundunar ƴansanda, DCP Frank Mba, ya sawa hannu kuma ya rabawa manema labarai, Babban Sufetan ya yi watsi da
Yan achaba sun fatattaki jami’an yan sanda da gudu a yau Laraba, 18 ga watan Nuwamba, a hanyar babban titin Lagos-Abeokuta da ke yankin Ikeja, jihar Lagas.
A yayin da ake cigaba da cece-kuce a kan komawar gwamna Dave Umahi na jihar Ebonyi zuwa jam'iyyar APC, wasu gungun kansiloli har 69 sun dunguma sun koma jam'iyy
An cafke wanda ake zargi ya tsare Matarsa har shekara hudu a daki. Wannan mutum ya daure matarsa a gida, ta shafe shekaru babu abin da ta ke ci sai burodi.
Shekaru uku bayan sun karbi rikon wata yarinya, Allah ya azurta wasu ma’aurata da haihuwan ‘ya’ya maza har su uku shekaru shida bayan sun yi aure ba haihuwa.
Jiga-jigan jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya sun jingine batun siyasa a gefe. Wani ‘Dan Majalisar jihar Neja ya ce ‘Yan bindiga su na bi har gida suna ta'adi.
Gamayyar malaman addinin musulunci a Kano sun yi kira ga Majalisar Jihar ta yi doka ta zata rika hukunta wadanda suka aikata laifin batanci ga addinin musulunci
Wata 'yar Najeriya, mai suna Chisara Agoha, ta bayyana yadda ta umarci mijinta da ya mallaka mata filinsa saboda sun aure, a kafar zumuntar zamani ta Twitter.
Labarai
Samu kari