Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
An kama shi da bindigar roba bayan ƴan ƙungiyarsu sun yi wa wani mai adaidaita sahu fashi a Victoria Island misalin ƙarfe 1 na dare kamar yadda LIB ta ruwaito.
An aike wa hudu daga cikin masu nadin sarki biyar na masarautar Zazzau takardar neman jin ba'asi saboda rashin hallartar taron nadin sabon sarkin Zazzau kamar y
Winston Ben Clements wanda aka haifa da tawaya kuma yake zaune a kan keken guragu ya hadu da Mayfair a wajen wani taro kuma bai wani jima ba ya sace zuciyarta.
Kotu da ke Kubwa, Abuja, a ranar Alhamis, tayi umarnin gaggauta kama dan gidan tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, bisa bijerewa wani umarninta na
Kwamitin da aka ƙaddamar ya fara bin hanyoyin aiwatar da sabbin tsare tsare wanda shugaban ƙasa ya furtasu kwana kwanan nan, wanda suke da nufin jawo masu ƙoƙar
An gano arzikin man fetur mai dimbin yawa a jihar Benue, kuma masana ilimin ma'adinan Najeriya ke jagorantan hakan, shugaban kamfanin man feturin Najeriya NNPC.
Allah ya azurta kasar Najeriya da shahararrun masu makuden kudi, kuma 'yan kasuwa. Legit.ng ta yi dubi a kan rayuwar manyan mata masu dukiya 'yan Najeriya.
Farfesan likitancin dabbobi na farko da ya fito daga Arewacin Najeriya kuma tsohon shugaban karamar hukumar Bida a jihar Neja, Shehu Jibrin, ya rigamu gidan.
Jam'iyyar PDP ta ce jam'iyya mai mulki ta APC zata bawa gwamna Dave Umahi na Ebonyi a babban zabe mai gabatowa na 2023. Umahi ya bayyana ficewa daga jam'iyyar
Labarai
Samu kari