Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Gwamnan Ebonyi, Dave Umahi, ya bayyana cewa saboda Buhari ya sauya sheka daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa All Progressives Congress (APC).
Masu garkuwa da mutanen da sukayi awon gaba da mutane biyar yan gida daya a unguwar Pengi na garin Kuje a birnin tarayya Abuja sun ce wajibi ne a biyasu N30m.
A hanyarsa ta dawo ne ya fahimci cewa budurwa ta mutu, daga nan sai ya ɗauketa a sirrance ya kai gawar wani kango, ya haƙa dan ƙaramin rami ya binneta ba tare
Kamfanin motoci ta Kantanka karkashin jagorancin Shugaban kamfanonin Kantanka Group, ta kera wata sabuwar mota wanda wani matashi dan shekara 18 ya fara kerawa.
Jami’an hukumar Hisbah a karamar hukumar Dala dake Kano sun zargi Kwamandan hukumar a yankin, Malam Suyudi Muhammad Hassan da karkatar da kayan tallafin korona.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya yi wata magana yayin da yake zagaye anguwannin gidajen 'yan gudun hijira 1000 a waje-wajen jihar, The Punch ta wallafa.
Kowa yana da ra'ayi da zabi idan akazo batun soyayya, amma yawancin mutane su kan duba aljihu. Wata budurwa, mai suna Rutie, ta janyo cece-kuce a kafar sada.
Yarinyar mai shekaru 10 da haihuwa, ta baiwa mutane mamaki ta yadda ta ginawa mahaifiyarta gida. Sai da Emmanuella ta cika gidan da kayan alatu da more rayuwa.
Wani rahoton da Daily Trust ta wallafa ya nuna cewa an sace wasu ƴan gida ɗaya su biyar a garin Pegi da ke ƙaramar hukumar Kuje a Abuja. A cewar rahoton, wadand
Labarai
Samu kari