Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Hukumar DSS ta tsare tare da titsiye wasu manyan hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ƙarar ɓata suna da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar a jihar Kano.
'Yan sanda a Jihar Rivers sun tabbatar da sace tare da kashe tsohon shugaban kungiyar kwadago ta ma'aikatan dakon man fetur NUPENG, Mr Ebenezer Kalabo Amah.
Kakakin majaisar wakilan tarayya, Femi Gbajabiamila, ya bayyana sunan dogarinsa da ya bindige wani mai sayar da jaridar a a Abuja, Ifeanyi Okereke, ranar Alhami
Gwamnatin jihar Kaduna ta dakatad da shugaban kwamitin masu zaben sarkin Zazzau, Wazirin Zazzau, Alhaji Ibrahim Aminu, jaridar Sahara Reporters ta ruwaito.
Magidanci ya gudu ya bar matarsa da ke jego, Evelyn, a wani asibitin kudi da ke Okpoko, karamar hukumar Ogbaru da ke jihar Anambra, inda ta haifi 'yan uku.
Gwamna Yahaya Bello na Jihar Kogi ya siffanta Shugaba Muhammadu Buhari a matsayin 'raɓa' a yayin da ya ke tsokaci a kan wani littafi da aka rubuta kan shugaban
Gwamnatin Najeriya ta shiga sabuwar yarjejeniya da gwamnatin jamhurriyar Nijar na fara shigo da man fetur daga Abuja daga birnin Niamey. The Nation ta ruwaito.
Wani jami'in dan sanda dake gadin kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, ya bindige wani mai sayar da jaridar a birnin tarayya, Abuja ranar Alhamis.
A ranar Talata, Umahi ya sanar da sauya sheka zuwa jam'iyyar APC, bayan 'yan satuttuka da akayita rade-radin fitarsa daga jam'iyyar PDP, jaridar The Cable tace.
Chris Ngige ya ce Gwamnatin Tarayya za ta yi wa takwarar CONUA rajista. A halin yanzu, wasu Malaman Jami’a sun lallabo ta gefe, su na neman sabuwar rajista.
Labarai
Samu kari