Ministan tsaro, Christopher Musa, ya bayyana cewa za su fara shiga wuraren yaki tare da 'yan jarida domin dauko rahotanni masu inganci da sanar da jama'a.
Ministan tsaro, Christopher Musa, ya bayyana cewa za su fara shiga wuraren yaki tare da 'yan jarida domin dauko rahotanni masu inganci da sanar da jama'a.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yanke hukuncin daurin shekaru 40 kan mahaifiya da yar uwar Battujo, wani kasurgumin dan ta'adda da aka kashe a Kogi.
Shahrarren attajirin jihar Katsina, Dahiru Mangal, ya bada gudumuwar sama da motoci 100 ga yakin neman zaben tsohon minista, Mohamed Bazou, a jamhurriyar Nijar.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar ya mika ta’aziyya ga iyalan Sanata Rabiu Kwankwaso a kan mutuwar mahaifinsa, Musa Saleh Kwankwaso.
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana bakin ciki game da rasuwar Musa Saleh Kwankwaso, mahaifin tsohon gwamna Rabiu Kwankwaso. Daily Nigeri
Bisa dukkan alamu dai za ayi Kirismeti kamas bayan Gwamnan Benuwai ya ce bai da kudin da zai biya albashi. Umarnin kotu ya sa bikin Kirismetin ya zo a bushe.
Wasu yan ta'addan Boko Haram sun kashe mutane shida kuma sun banka wuta cocin EYN (Ekklesiyar Yan’uwa a Nigeria) dake unguwar Pemi, karamar hukumar Chibok.
PTF ta ce takunkumin tafiya ya na jiran mutane akalla 100 da su ki kauracewa gwajin COVID-19. Gwamnatin Tarayya za ta dakatar da fasfon wadanda su ka ki gwaji.
Ko shakka babu yanzu, an shiga babin annobar korona 2.0. Alkaluman masu kamuwa da kwayar cutar sai kara hawan gwauron zabi suke yi a 'yan kwanakin baya baya.
Wasu ‘Yan gida daya su 2, sun hada-kai sun yi wa babban Attajirin nan Prince Eze sata. Tsofaffin ma’aikatan Attajirin sun tsere da kudinsa fiye da Biliyan daya.
A kalla mutum bakwai da suka hada da 'yan sa kai niyu suka mutu bayan 'yan bindiga sun bude musu wuta a kasauwar mako ta Galadimawa da ke karamar hukumar Giwa.
Labarai
Samu kari