Janar Oseni Braimah ya mutu a harin Boko Haram a Borno yayin jagorantar mayakan sa, lamarin da ya sake jefa Najeriya cikin jimami mai tsanani kan rashin
Janar Oseni Braimah ya mutu a harin Boko Haram a Borno yayin jagorantar mayakan sa, lamarin da ya sake jefa Najeriya cikin jimami mai tsanani kan rashin
Rundunar sojojin Najeriya ta yi nasarar kama wani mai yi wa yan bindiga leken asiri a jihar Zamfara, da kuma madugun mai garkuwa da mutane a jihar Zamfara.
Wasu ‘Yan banga masu sa-kai sun yi nasarar cafke masu satar mutane a hanyar Kogi. Dubu ta cika kamar yadda za a ga masu garkuwa da mutanen sun yi fiki-fiki.
Hazikan dakarun rundunar sojojin Najeriya sun yi gagarumin nasara a kan yan bindiga a jihar Zamfara a yayin wasu ayyukan kakkaba, sun kashe da dama a cikinsu.
Rayuwar mazauna kauyen Aljumma da ke karamar hukumar Maradun a jihar Zamfara sun shiga garari sakamakon farmakin da wasu yan bindiga fiye da 50 suka kai masu.
Murna dai ya koma ciki musamman ga matafiya dake sintirin bin titin Kaduna zuwa Abuja ganin yadda hare-hare da garkuwa da mutane ya dawo sabo fil a wannan titi.
Za ku ji yadda aka bada N500, 000 da lemu kafin a kubutar da Daliban ABU da aka sace. ‘Yan bindiga sun ba wata wanda aka sace kyautar kudi ta saye sabulun wanka
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce wajibi ne jami'an tsaro su yi iyakar kokarinsu wurin tabbatar da sun dakatar da kashe-kashen da ya ta'azzara a Najeriya.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari gidan tsohon dan majalisar wakilai, Abubakar Yahaya Kusada, inda suka tafi da mutane 2. Kusada tsohon kakakin majalisar jiha.
Sanata mai wakiltar mazabar Kaduna ta tsakiya, Mallam Uba Sani, ya alakanta hare-hare da garkuwa da mutanen da akeyi a jihar Kaduna da mummunan yanayin titunan.
Labarai
Samu kari