Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Shugaba Tinubu ya sallami Wale Edun da Ahmed Dangiwa tare da naɗa Taiwo Oyedele da Muttaqa Darma a matsayin sababbin ministoci a yau 21 ga Afrilu, 2026.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, a ranar Litinin, ya raba milyan 24 ga mutane 1200 a tsohuwar hedkwatar yan ta'addan Boko Haram, Gwoza LGA.
Yayinda ake shirin zaman majalisar zartaswar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a yau, da alamun Sanata Ahmad Lawan na fuskantar tawaye daga wajen wasu.
Kungiyar SERAP na shirin maka Shugaban kasa Muhammadu Buhari da gwamnonin jihohi 36 gaban a kotu a kan bukatar gwamnonin na karbo bashi daga kudaden fansho.
Hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya goyi bayan kalaman gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum.Gwamnan ya bayyana cewa duk da ya.
Shugaban ACF, Audu Ogbeh, yace harkar tsaron arewa kullum tabarbarewa takeyi. Ogbeh ya jagoranci mutane zuwa Maiduguri don jajanta wa gwamnan akan kashe-kashen.
Wata mata ta maka saurayinta a kotu sakamakon bata mata lokaci, duk da shekarunsu 8 tare amma ya gaza aurenta.Ngoma ta sanar da wata kotu a Zambia cewa ta gaji.
Yan Najeriya a shafin soshiyal midiya sun yi wa Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno wankin babban bargo kan cewa da yayi tsaro ya inganta karkashin Buhari.
Amma shugaban jam'iyyar ya ƙaryata yadda abin baƙincikin ya faru,inda yace hayaniyar jama'a ce ta tashe shi daga barci,kuma da ya buƙaci ba'asi sai aka gaya mas
Rashidat, matar Sheriff Ahmed, mai shekaru 44, ta zargi mijinta da takura mata akan yadda take shiga. Ahmed ya maka matarsa a kotu, inda yake bukatar a raba su.
Labarai
Samu kari