Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta shirya gurfanar da sojojin da ake zargi da yunkurin yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a gaban kotu.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta shirya gurfanar da sojojin da ake zargi da yunkurin yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a gaban kotu.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Jami'an hukumar yan sandan Najeriya sun samu nasarar kwato sandar ikon majalisar dokokin jihar Ogun da aka sace ranar Alhamis. An gano a unguwar Ado a Legas.
Gwamnatin jihar Kaduna ta karyata rahotanni da jawabin gwamnatin jihar Kano cewa yan bindiga sun hallaka yan garin Danbatta 16 a hanyar Kaduna zuwa Abuja..
A yau Juma'a 11 ga watan Disamba Shugaba Muhammadu Buhari ya tafi gida garin Daura ta jihar Katsina domin kai ziyara. Kakakin shugaban kasa Garba Shehu ya sanar
Ɗiyar Shugaba Buhari, Zahra Buhari Indimi, tana cikin farin ciki a yau 11 ga watan Disamba a kasancewar ranar zagayowar haihuwar mijinta, Ahmed Indimi. Zahra wa
Hukumar Kiyaye Haddura ta Kasa, FRSC, reshen jihar Adamawa ta ce a ƙalla mutane 40 ne suka rasu sakamakon hatsarin mota daga watan Satumba zuwa 9 ga watan Disam
Femi Adesina, Mai bada shawara na musamman ga Shugaba Muhammadu Buhari kan kafafen watsa labarai ya ce Gwamnan Ebonyi, Dave Umahi na iya takarar shugabancin ƙas
Har yanzu dai rigingimun APC sun ki ci, sun ki cinyewa duk da APC ta karbe Jihar Kwara. Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq ba ya tare da tafiyar Bashir Bolarinwa.
Kungiyar shugabannin Kudu da Jihohin Tsakiya, SMBLF, a ranar Alhamis, sun soki hukuncin rage mukami da rundunar soji ta yi wa kwamandan 'Operation Lafiya Dole',
Yan bindigan da suka yi garkuwa da Bashir Muhammed, wani dan majalisa a majalisar dokokin jihar Taraba, sun bukaci a biya naira miliyan 150 kafin su sake shi.
Labarai
Samu kari