Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Yan ta'addan sun yi awon gaba da ma'aikatan tallafi biyu a jihar Borno, Arewa maso gabashin Najeriya yayinda suke hanyar dawowa daga daurin aure, cewar majiya.
Dan majalisar dokokin jihar Taraba, Bashir Bape, da aka yi garkuwa da shi ya samu yanci a daren Juma'a, majiya daga hukumar yan sanda da iyalansa sun tabbatar.
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a karkashin jam'iyyar PDP a zaben 2019, Peter Obi ya ce adadin talakawa a Najeriya zai kai miliyan 110 zuwa karshen
Daruruwan dalibai da aka yi awon gaba da su daga makarantar sakandare ta kimiya da ke Kankara jihar Katsina sun dawo bayan shafe tsawon dare a cikin wani daji.
Cibiyar tsaron ta ce dakarunta na rundunar Operation Lafiya Dole sun yi nasarar kashe mayaƙa huɗu a kan titin Banki da ke Jihar Borno raN Talata, 8 ga Disamba.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya sha alwashin kare jam'iyyarsa ta PDP daga hannun masu kokarin durkusar da ita domin a cewarsa sam bai da ikon komawa APC.
Ko shakka babu shekarar 2020 ta zo da tarin kalubale ba ma a Najeriya kadai ba hatta ga duniya gaba daya. A cikinta ne kuma Buhari ya rasa wasu aminansa na kut.
Ministan sadarwa ta tattalin arzikin zamani, Dr Isa Pantami ya yi kira da a maida babban birnin tarayya Abuja birni mai amfani da fasahar zamani don gogayya da
Gwamnatin tarayya, jihohi 36 na kasar nan da kananan hukumomi fiye da 700 suna raba kudin shigar da aka samu daga danyen mai duk wata.Duk matakan gwamnati suna
Labarai
Samu kari