Rahotanni sun nuna cewa Iran ta shiga tarihin duniya bayan katse intanet na kwanaki 57 ba tare da tsayawa ba, abin da aka bayyana a matsayin mafi tsawo.
Rahotanni sun nuna cewa Iran ta shiga tarihin duniya bayan katse intanet na kwanaki 57 ba tare da tsayawa ba, abin da aka bayyana a matsayin mafi tsawo.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Shugaba Muhammau Buhari ya koma birnin tarayya abuja bayan mako daya da yayi mahaifarsa, Daura, a jihar Katsina. Buhari ya tafi Daura daga Abuja makon jiya.
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na Jihar Sokoto ya kalubalanci jam'iyyar APC da ta bayyana sunan gwamnan da ke daukar nauyin yan bindiga a arewa maso yammacin Naje
Sa'o'i kadan ne tsakanin mutuwar Baba Israel Akojede da matarsa Mama Esther, wadanda sukayi shekaru 72 da aure.An birne su a ranar Juma'a a makabartar Apostoli.
Babban jigon arewa, Farfesa Usman Yusuf, ya bayyana cewa da wuya a yi zaben 2023 idan har lamarin rashin tsaro ya ci gaba musamman a yankin arewacin kasar.
Hedkwatar tsaro tace rundunar Operation Hadarin Daji ta samu nasarar ceto daliban GSSS Kankara guda 344 na jihar Katsina.Bello Matawalle, gwamnan jihar Zamfara.
Gwamnan Jihar Borno, Umara Zulum, ya nada mashahuriyar yar farauta haifaffiyar jihar Adamawa, Aisha Gombi, a matsayin mai bada shawara a yakin da ake da Boko Ha
Sanata Ali Ndume ya bayyana yadda ya gudanar da rayuwa a kurukukun Kuje da kuma huldarsa da manyan ’yan siyasa har da ’yan Boko Haram a kurukukun da sauransu.
Wani ɗan Najeriya mai suna Al Amin Yahya ya fito fili ya ce ya yi nadamar yanka rago domin murnar nasarar da Shugaba Buhari ya samu a zaben shekarar 2015.Yahya
A yayinda shekarar 2020 ke zuwa karshe, mun yi amfani da wannan damar wajen zakulo maku wasu jerin tsoffin shugabannin nahiyar Afrika su goma da suka mutu.
Labarai
Samu kari