Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Gagagrumar gobara ta tashi a kwalejin ilimi na jihar Zamfara da ke garin Maru inda ta lamushe dakunan kwanan dalibai mata da ke makarantar, jaridar The Punch.
Hedkwatar tsaro tace rundunar Operation Hadarin Daji ta kashe wasu 'yan bindiga, sannan ta kama wasu 2 sanye da kayan 'yan sanda, cewar Manjo janar Enenche.
A jiya shugabannin jam'iyyar APC, sun ce zasu rufe duk wasu gurbuna da za su janyo satar fiye da dalibai 300 na Kankara, a jihar Katsina bata maimaita kanta ba.
Ishaq Usman Bello, babban alkali a babbar kotun tarayya da ke Abuja (FCT), ya rasa damar zama alkali a kotun hukunta manyan laifukan ta'addanci da cin zarafi ta
A ranar Asabar rundunar sojin Najeriya ta bayyana yadda ta samu nasarar ceto dalibai 344 na GSSS Kankara, jihar Katsina a ranar 11 ga watan Disamba, Vanguard.
Sai dai duk da haka, riga-kafin na iya kare mutum daga sake kamuwa da cutar duk da akwai alamun tambayoyi kan hakan, wanda hakan ne yasa Legit.ng ta samo muku
Wasu da ake zargin yan Boko Haram ne sun kai hari ranar Asabar kauyen Ajiri dake kramar hukumar Mafa, jihar Borno inda suka hallaka rayuka da dukiyoyin jama'a.
A ranar Asabar ne Benin City ta dauki zafi, inda wasu 'yan bindiga suka yi garkuwa da shugaban ma'aikatan gwamnatin (Head od Serv) jihar Edo, Anthony Okongbowa.
Kungiyar Miyetti Allah MACBAN ta karyata cewa ta shiga cikin tattaunawa da yan bindiga wajen sakin daliban makarantar sakandare gwamnatin GGSS Kankara, a Katsin
Labarai
Samu kari